Kotu za ta yanke hukunci a kan zaben gwamnan Kaduna

Date:

Kotun sauraron kararrakin zaben gwamna da ke jihar Kaduna za ta yanke hukunci a yau Alhamis 28 ga Satumba, 2023.
Jaridar The Boss ta samu labarin cewa kotun zata zartar da hukuncinta ne ta hanyar Zoom, a inda zata ayyana hukunci kan karar da jam’iyyar PDP da dan takararta, Isah Mohammed Ashiru Kudan suka gabatar a gabanta na neman korar Uba Sani a matsayin gwamnan jihar. Sani ya kasance dan takarar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a lokacin zaben.
Jaridar The Boss zata kawo cikakkun bayanai daga baya…

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

FRSC vs Abba Hikima: A Time to Pause and Rethink

By Dr. Sani Sa'idu Baba The recent judgment of the...

The Scar That Leads: How Leadership’s Bruised Ego Becomes the Blueprint for Collective Glory!

By Tolulope A. Adegoke PhD When the ego is bruised,...

The Year AI Became Human: Six Global Trends Reshaping Humanity in 2026 

...And What Every Nigerian Business Leader Must Do Right...

Glo-Sponsored CNN African Voices Features Netflix’s The Polygamist Stars

Leading stars of Netflix's acclaimed telenovela, The Polygamist, Gugu...