Gwamnan Kano Yusuf Na Jamiyyar NNPP Ya Daukaka Kara

Date:

Gwamnan Jihar Kano, Alh Abba Kabir Yusuf da jamiyyar NNPP sun tafi kotun daukaka kara dake Kaduna domin daukakak kara kan hukuncin da kotun sauraren Korafe-Korafen Zaben gwamna a Jihar Kano ta Yanke a Bisa Kuskure.

Jaridar Boss ta tattaro bayani cewa gwamnatin Kano ta hayo manyan lauyoyi da zasu tsaya Mata a Kotun daukaka Kara da ke Kaduna.

Ga Jerin Gogaggun lauyoyin Masu Rike da Mukamin SAN ( Senior Advocate of Nigeria) Har Guda BAKWAI (7), Ga Jerin Sunayen Su Nan Akasa.

1. Chief Awomolo (SAN)
2. Chief John Beisha (SAN)
3. Chief Lawan Rabbana (SAN)
4. A . J Owonikoko (SAN)
5. Akomolafe (SAN)
6. Abdulhamid Muhammed (SAN)
7. Eyitayo Fatogun (SAN)

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

Glo-Sponsored CNN African Voices Features Netflix’s The Polygamist Stars

Leading stars of Netflix's acclaimed telenovela, The Polygamist, Gugu...

Adding Value: Every Drop Counts by Henry Ukazu

Dear Destiny Friends, The sayings that success is a result...

Dissenting Judgment: The Lonely Voice in the Wilderness

By Pastor Hezekiah Deboboye Olujobi, CRJ I wish to express...

Atiku Tackles Obasanjo over Impeachment Sponsorship Claims Involving Na’Abba

Former Vice President Atiku Abubakar has questioned why former...