Tinubu zai aika jerin sunayen ministoci kashi na biyu a yau

Date:

Shugaba Bola Tinubu ya shirya aika jerin sunayen ministoci na biyu ga majalisar dattawa domin tantancewa a yau, kamar yadda wata majiya mai tushe a cikin majalisar ta bayyanawa Jaridar Boss.

A cewar majiyar, za a gabatar da sabbin rukunin ministocin da aka nada a yayin zaman najalisa na yau Laraba.

Kamar yadda jaridar Punch itama ta ruwaito, majiyar ta ce ” Zuwa ranar Laraba, za a fitar da sabbin sunayen wadanda aka nada, ta yadda zuwa ranar Litinin za su ci gaba da tantance su.”

Ana sa ran kammala aikin tantance mutane 28 da aka zaba cikin gaggawa, wanda zai ba da damar tantance rukunin wadanda za a tantance daga baya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

UK PM Burnham Unveils 10-Year Plan, Begins Cabinet Overhaul

The new British Prime Minister, Andy Burnham, on Monday,...

Where’s the Nigeria’s Oil Metering Fund?

By Boma Lilian Braide Esq A single administrative letter dated...

ADC Tells Tinubu to Resign As World Bank Reveals 139million Nigerians Live in Poverty

The African Democratic Congress (ADC) on Saturday asked President...

Dominican University Hails Peter Obi on 65th Birthday

The Dominican University, Ibadan, has paid glowing tribute to...