Kungiyar NLC ta gudanar da zanga-zanga a Kano kan tallafin man fetur

Date:

Mambobin kungiyar kwadago ta Najeriya NLC da TUC sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da cire tallafin man fetur a Kano.

Masu zanga-zangar dai sun yi dandazo ne a harabar dakin karatu na jihar Kano kafin su wuce kofar gidan gwamnatin jihar, inda suka bukaci hukumomin da su dakatar da cire tallafin man fetur.

Da suke rera wakokin hadin kai a lokacin da suke tattaki, masu zanga-zangar suna dauke da alluna masu dauke da ta’ke kamar haka: “Ku daina nuna mana kiyayya, ku makiyan alumma ne, ku daina munanan manufofi. Biyu ga watan Agusta ita ce ranar!”

“Don haka, a cikin mutane miliyan 200, mutane miliyan 133 talakawa ne. Amma duk da haka, masu mulki basu fasa babakere, handama da azurta kansu ba.”

A kasa ga hotunan zanga-zangar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

UK PM Burnham Unveils 10-Year Plan, Begins Cabinet Overhaul

The new British Prime Minister, Andy Burnham, on Monday,...

Where’s the Nigeria’s Oil Metering Fund?

By Boma Lilian Braide Esq A single administrative letter dated...

ADC Tells Tinubu to Resign As World Bank Reveals 139million Nigerians Live in Poverty

The African Democratic Congress (ADC) on Saturday asked President...

Dominican University Hails Peter Obi on 65th Birthday

The Dominican University, Ibadan, has paid glowing tribute to...