Kungiyar NLC ta gudanar da zanga-zanga a Kano kan tallafin man fetur

Date:

Mambobin kungiyar kwadago ta Najeriya NLC da TUC sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da cire tallafin man fetur a Kano.

Masu zanga-zangar dai sun yi dandazo ne a harabar dakin karatu na jihar Kano kafin su wuce kofar gidan gwamnatin jihar, inda suka bukaci hukumomin da su dakatar da cire tallafin man fetur.

Da suke rera wakokin hadin kai a lokacin da suke tattaki, masu zanga-zangar suna dauke da alluna masu dauke da ta’ke kamar haka: “Ku daina nuna mana kiyayya, ku makiyan alumma ne, ku daina munanan manufofi. Biyu ga watan Agusta ita ce ranar!”

“Don haka, a cikin mutane miliyan 200, mutane miliyan 133 talakawa ne. Amma duk da haka, masu mulki basu fasa babakere, handama da azurta kansu ba.”

A kasa ga hotunan zanga-zangar.

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

Quarter 1 2026: Lagos, Abuja, Rivers, Delta Lead States with Highest Debt Increase

Nigeria’s subnational domestic debt rose in the first quarter...

Anambra Bizman Abductors Demand N1.5bn Ransom

Gunmen who kidnapped the chairman of Jezco Group, Chief...

State Police Bill: FG Extends Deadline, Seeks More Consultation

The Federal government has extended the deadline for the...

Osun Govt Drags Fadahunsi to Court over “Kill Accord Members” Threat

The Osun State Government has approached the High Court...