Gwamnan Kano Yusuf Na Jamiyyar NNPP Ya Daukaka Kara

Date:

Gwamnan Jihar Kano, Alh Abba Kabir Yusuf da jamiyyar NNPP sun tafi kotun daukaka kara dake Kaduna domin daukakak kara kan hukuncin da kotun sauraren Korafe-Korafen Zaben gwamna a Jihar Kano ta Yanke a Bisa Kuskure.

Jaridar Boss ta tattaro bayani cewa gwamnatin Kano ta hayo manyan lauyoyi da zasu tsaya Mata a Kotun daukaka Kara da ke Kaduna.

Ga Jerin Gogaggun lauyoyin Masu Rike da Mukamin SAN ( Senior Advocate of Nigeria) Har Guda BAKWAI (7), Ga Jerin Sunayen Su Nan Akasa.

1. Chief Awomolo (SAN)
2. Chief John Beisha (SAN)
3. Chief Lawan Rabbana (SAN)
4. A . J Owonikoko (SAN)
5. Akomolafe (SAN)
6. Abdulhamid Muhammed (SAN)
7. Eyitayo Fatogun (SAN)

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

INEC Resumes Upload of Osun Election Results after 3Hours Pause

The Independent National Electoral Commission (INEC) has resumed the...

The Architecture of Enduring Impact: How Positive Posterity Walks and Works

By Tolulope A. Adegoke PhD "We are not the final...

Heightened Tension As Osun Holds Governorship Election

By Eric Elezuo Finally, August 15 is here with the...

Voice of Emancipation: Osun State Election: A Test Case for 2027 General Elections

By Kayode Emola With the Osun State Governorship election taking...