Atiku ya Ayyana Kudirin Kalubalantar Nasarar Tinubu a Kotun Koli

Date:

Yayin da yake jawabi a taron manema labarai da jam’iyyarsa ta shirya a yau kan hukuncin kotun sauraron ƙorafin zaɓe da ta tabbatar da shugaba Bola Tinubu a matsayin halattaccen wanda ya lashe zaben shekara ta dubu biyu da uku da ya wakana a watan fabrairu, tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku, ya ce “har yanzu da sauran yaƙi”.

Kuma ya tabbatar wa da manema labarai cewa shi ba bako bane akan gwagwarmayar shari’a kuma yanada cikakken ilimi kan yanda kaidojin shari’a suke. Ya kuma umarci lauyoyinsa da suyi azama wajen shirye-shiryen cigar da kara a kotun koli domin kalubalantar ayyana Bola Tinubu a matsayin wanda yaci zabe da kotun sauraron kararrakin zaben tayi.

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

Quarter 1 2026: Lagos, Abuja, Rivers, Delta Lead States with Highest Debt Increase

Nigeria’s subnational domestic debt rose in the first quarter...

Anambra Bizman Abductors Demand N1.5bn Ransom

Gunmen who kidnapped the chairman of Jezco Group, Chief...

State Police Bill: FG Extends Deadline, Seeks More Consultation

The Federal government has extended the deadline for the...

Osun Govt Drags Fadahunsi to Court over “Kill Accord Members” Threat

The Osun State Government has approached the High Court...