Da Dumi Dumi: Majalisar dattawa sunki amincewa da Tinubu ya tura Sojoji Nijar

Date:

Da Dumi Dumi: Majalisar dattawa sunki amincewa da Tinubu ya tura Sojoji Nijar

Majalisar Dattawa ta ki amincewa da bukatar Tinubu na tura sojoji Nijar. Majalisar ta bukaci shugaban kungiyar ECOWAS da sauran shugabannin yankin da su yi taka-tsan-tsan wajen magance tabarbarewar siyasar a Jamhuriyar Nijar musamman ma ga me da juyin mulki da soji sukayi a sati da ya gabata.
A wani zama na sirri da ya dauki kusan sa’o’i biyu ana tattaunawa kan wasikar da shugaban kasa Bola Tinubu ya rubutawa majalisar dattawa a ranar Juma’a kan shawarar da kungiyar yankin ta dauka, majalisar ta bukaci kungiyar ECOWAS da ta karfafa zabin siya sa da diflomasiyya da sauran hanyoyin sasantawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

UK PM Burnham Unveils 10-Year Plan, Begins Cabinet Overhaul

The new British Prime Minister, Andy Burnham, on Monday,...

Where’s the Nigeria’s Oil Metering Fund?

By Boma Lilian Braide Esq A single administrative letter dated...

ADC Tells Tinubu to Resign As World Bank Reveals 139million Nigerians Live in Poverty

The African Democratic Congress (ADC) on Saturday asked President...

Dominican University Hails Peter Obi on 65th Birthday

The Dominican University, Ibadan, has paid glowing tribute to...