Atiku, Obaseki da wasu manyan jamiyyar PDP sun sauka a Abuja don taron masu ruwa da tsaki

Date:

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar; Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, da takwaransa na jihar Bauchi, Bala Mohammed, na daga cikin jiga-jigan jam’iyyar PDP a halin yanzu da suka hallara a dakin taro na gwamnatin Bauchi, Asokoro, Abuja domin taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar.

Taron dai na zuwa ne a daidai lokacin da aka gudanar da irin wannan taro a makwanni biyun da suka gabata a gidan tsohon Ministan Harkokin Waje Tom Ikimi a Abuja. Haka kuma a wurin taron akwai Gwamna Ahmadu Fintiri (Adamawa) da Sheriff Oborevwori na jihar Delta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

Friday Sermon: Resilience, Perseverance and Patience: OYOYO at 70

By Babatunde Jose Oyoyo, Ije, Dacosta and other aliases garnered...

UK PM Burnham Unveils 10-Year Plan, Begins Cabinet Overhaul

The new British Prime Minister, Andy Burnham, on Monday,...

Where’s the Nigeria’s Oil Metering Fund?

By Boma Lilian Braide Esq A single administrative letter dated...