Ganduje ya zama shugaban jam’iyyar APC na kasa

Date:

Tsohon gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje ya zama sabon shugaban jam’iyyar APC na kasa.

An zabe shi ne a taron kwamitin zartaswa na kasa karo na 12 da aka gudanar a Abuja.

Nadin na tsohon gwamnan Kano Ganduje ya biyo bayan murabus din Sanata Abdullahi Adamu ne a watan jiya. Jaridar Boss Newspapers ta samu labari cewa Shugaba Bola Tinubu ne ya nuna sha’awar Ganduje ya gaji Adamu. Haka kuma, jamiyyar ta APC ta tabbatar da Sanata Ajibola Bashiru, tsohon kakakin majalisar dattawa, a matsayin sakataren jam’iyyar na kasa.

Taron na NEC ya shaida halartar mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, da gwamnoni da dama, da manyan jiga-jigan jam’iyyar tare da shugaba Bola Ahmed Tinubu.

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

Quarter 1 2026: Lagos, Abuja, Rivers, Delta Lead States with Highest Debt Increase

Nigeria’s subnational domestic debt rose in the first quarter...

Anambra Bizman Abductors Demand N1.5bn Ransom

Gunmen who kidnapped the chairman of Jezco Group, Chief...

State Police Bill: FG Extends Deadline, Seeks More Consultation

The Federal government has extended the deadline for the...

Osun Govt Drags Fadahunsi to Court over “Kill Accord Members” Threat

The Osun State Government has approached the High Court...