Yan Majalisar Dattijan Najariya Na Ganawar Sirri Kan Sabbin Ministoci

Date:

Majalisar Dattijai a halin yanzu na Ganawar Sirri Akan jerin sunayen Sababbin Ministoci da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya turamusu domin su tantance su a karkashin jagorancin shugaban Majalisar Dattijai Sanata Godswill Akpabio.
Sun Fara tattaunawar da misalin karfe 11:59 a.m bayan Sanata Opeyemi (APC, Ekiti ta tsakiya) Bamidele ya bada sanarwar umarnin.

Wata majiya Mai karfi tayi nuni ga Boss Newspaper Hausa cewa jerin sunayen ya janyo kace-nace tsakanin sanatocin, Wanda hakan ya jawo bukar tattaunawar ta gaggawa a tsakaninsu.

Zamu iya tinawa a jiya Laraba ba shugaban Majalisar Sanata Akpabio yayi wata ganawa Mai tsayi da masu ruwa da tsaki akan al’amarin.

Majiyar ta yi nuni da cewa tuni jerin sunayen yana tare da shugaban Majalisar, inda ake zaton zai karantosu bayan wannan tattaunawa da sukeyi kokuma sati mai zuwa kasancewar babu zaman majalisar a gobe Juma’a.

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

The Architecture of Enduring Impact: How Positive Posterity Walks and Works

By Tolulope A. Adegoke PhD "We are not the final...

Heightened Tension As Osun Holds Governorship Election

By Eric Elezuo Finally, August 15 is here with the...

Voice of Emancipation: Osun State Election: A Test Case for 2027 General Elections

By Kayode Emola With the Osun State Governorship election taking...

Exclusive: Football, Family, Country, Legacies: Legendary Footballer, John Fashanu Speaks

By Eric Elezuo The combination of myth and legend of...