Majalisar Wakilai ta tarayyar Najeriya tayi watsi da qudiri dazai dakatar da qarin farashin manfetur

Date:

Azamanta na ranal Laraba 19/7/2023, Majalisar Wakilan ta yi watsi da qudirin da aka bijiro dashi domin dakatar da karin farashin man fetur da yafara a jiya Talata a fadin Najeria. Kudirin ya bukaci majalisar da ta tilasta dawo da tsohon farashin man fetur din a #537 duk lita guda.

Majalisar zata gabatar da bincike akan qarin da akayi cikin gaggawa, da Kuma tasirin da qarin zai haifar ga zirga zirgan ababen hawa a qasa bakidaya.

Dan Majalisa Ikenga Ugochinyere, yagafatar da qudurin cewa Mele Kyari, Managern director na babbar maaikatar gwamnati mai kula da abubuwan da suka shafi man fetur a kasa Najeriya. Ya bukaci da su bayyana a gaban kwamitin majalisar domin yimusu bayani game da dalilan da yasa akayi qarin.

Kwamitin Majalisar ya ci alwashin mai da hankali wajan Samar da hanyoyin daza a raba tallafi ga ‘yan Nigeria domin rage radadin da cire tallafin man ya haifar.

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

The Architecture of Enduring Impact: How Positive Posterity Walks and Works

By Tolulope A. Adegoke PhD "We are not the final...

Heightened Tension As Osun Holds Governorship Election

By Eric Elezuo Finally, August 15 is here with the...

Voice of Emancipation: Osun State Election: A Test Case for 2027 General Elections

By Kayode Emola With the Osun State Governorship election taking...

Exclusive: Football, Family, Country, Legacies: Legendary Footballer, John Fashanu Speaks

By Eric Elezuo The combination of myth and legend of...