News in Hausa

Kotu ta ci Tarar Gwamnatin Kano akan Rusau

Wata babbar kotun tarayya da ke Kano ta umurci gwamnatin jihar da sauran wadanda aka yi ƙara, su biya wasu mazauna unguwar Salanta, kudi...

Babban Lauya Femi Falana Zai Jagoranci Gurfanar da Ganduje

Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, PCACC, ta bayyana cewa ta dauki hayar fitaccen lauyannan dan rajin kare hakkin bil’adama,...

Yan Majalisar Dattijan Najariya Na Ganawar Sirri Kan Sabbin Ministoci

Majalisar Dattijai a halin yanzu na Ganawar Sirri Akan jerin sunayen Sababbin Ministoci da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya turamusu domin su tantance...

Ganduje Zai Zama Shugaban Jama’iyyar APC Na Kasa

Tsohon Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje na shirin zama shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa. Sakamakon rikice-rikicen cikin gida da jam’iyyar APC...

Majalisar Wakilai ta tarayyar Najeriya tayi watsi da qudiri dazai dakatar da qarin farashin manfetur

Azamanta na ranal Laraba 19/7/2023, Majalisar Wakilan ta yi watsi da qudirin da aka bijiro dashi domin dakatar da karin farashin man fetur da...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img