Majalisar Wakilai ta tarayyar Najeriya tayi watsi da qudiri dazai dakatar da qarin farashin manfetur

Date:

Azamanta na ranal Laraba 19/7/2023, Majalisar Wakilan ta yi watsi da qudirin da aka bijiro dashi domin dakatar da karin farashin man fetur da yafara a jiya Talata a fadin Najeria. Kudirin ya bukaci majalisar da ta tilasta dawo da tsohon farashin man fetur din a #537 duk lita guda.

Majalisar zata gabatar da bincike akan qarin da akayi cikin gaggawa, da Kuma tasirin da qarin zai haifar ga zirga zirgan ababen hawa a qasa bakidaya.

Dan Majalisa Ikenga Ugochinyere, yagafatar da qudurin cewa Mele Kyari, Managern director na babbar maaikatar gwamnati mai kula da abubuwan da suka shafi man fetur a kasa Najeriya. Ya bukaci da su bayyana a gaban kwamitin majalisar domin yimusu bayani game da dalilan da yasa akayi qarin.

Kwamitin Majalisar ya ci alwashin mai da hankali wajan Samar da hanyoyin daza a raba tallafi ga ‘yan Nigeria domin rage radadin da cire tallafin man ya haifar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

UK PM Burnham Unveils 10-Year Plan, Begins Cabinet Overhaul

The new British Prime Minister, Andy Burnham, on Monday,...

Where’s the Nigeria’s Oil Metering Fund?

By Boma Lilian Braide Esq A single administrative letter dated...

ADC Tells Tinubu to Resign As World Bank Reveals 139million Nigerians Live in Poverty

The African Democratic Congress (ADC) on Saturday asked President...

Dominican University Hails Peter Obi on 65th Birthday

The Dominican University, Ibadan, has paid glowing tribute to...