News in Hausa

Dattijon jamiyyar PDP Olabode George ya gargadi Tinubu kan yakar Nijar

Tsohon mataimakin shugaban jam’iyyar PDP na kasa Cif Olabode George, ya gargadi shugaba Bola Tinubu da ya yi tunani sosai kafin ya afkawa Jamhuriyar...

Juyin mulkin Nijer: Tinubu ya tura wasika zuwa majalisar dattawa

Shugaba Bola Tinubu ya aike da wasika ga majalisar dattawan kasar, inda ya nemi amincewar daukar matakin soji da sauran takunkumi kan jami’an sojin...

Da Dumi-Dumi: Jamhuriyar Nijar ta yanke hulda da Najeriya

Gwamnatin mulkin soja ta Jamhuriyar Nijar ta yanke hulda da Najeriya bayan kokarin da kungiyar gamayyar kasashen yammacin Afirka ta ECOWAS ta yi na...

Tsohon dan takarar shugaban kasa ya soki ingancin Sabbin ministoci

Tsohon dan takarar shugaban kasa Yabagi Sani ya caccaki shugaba Tinubu kan ingancin sabbin ministoci da ya zaba, inda ya zargeshi da dawo da...

Ganduje ya zama shugaban jam’iyyar APC na kasa

Tsohon gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje ya zama sabon shugaban jam'iyyar APC na kasa. An zabe shi ne a taron kwamitin zartaswa na kasa karo...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img