Dattijon jamiyyar PDP Olabode George ya gargadi Tinubu kan yakar Nijar

Date:

Tsohon mataimakin shugaban jam’iyyar PDP na kasa Cif Olabode George, ya gargadi shugaba Bola Tinubu da ya yi tunani sosai kafin ya afkawa Jamhuriyar Nijar da yaki. A cikin wata wasika da yarubuta zuwa shugaban kasa a matsayinsa na “dan Najeriya, Janar mai ritaya a sojan Najeriya, mai kishin kasa kuma mai dabarar yaki,” George ya bayyana cewa yana da kyau shugaban ya ci gaba da harkokin diflomasiyya maimakon ya assasa “yakin da ba dole ba.”

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

Friday Sermon: Resilience, Perseverance and Patience: OYOYO at 70

By Babatunde Jose Oyoyo, Ije, Dacosta and other aliases garnered...

UK PM Burnham Unveils 10-Year Plan, Begins Cabinet Overhaul

The new British Prime Minister, Andy Burnham, on Monday,...

Where’s the Nigeria’s Oil Metering Fund?

By Boma Lilian Braide Esq A single administrative letter dated...