Kotu za ta yanke hukunci a kan zaben gwamnan Kaduna

Date:

Kotun sauraron kararrakin zaben gwamna da ke jihar Kaduna za ta yanke hukunci a yau Alhamis 28 ga Satumba, 2023.
Jaridar The Boss ta samu labarin cewa kotun zata zartar da hukuncinta ne ta hanyar Zoom, a inda zata ayyana hukunci kan karar da jam’iyyar PDP da dan takararta, Isah Mohammed Ashiru Kudan suka gabatar a gabanta na neman korar Uba Sani a matsayin gwamnan jihar. Sani ya kasance dan takarar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a lokacin zaben.
Jaridar The Boss zata kawo cikakkun bayanai daga baya…

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

Osun: ADC Congratulates Adeleke, Opposition, Questions INEC IReV Suspension

The African Democratic Congress (ADC) has congratulated Senator Ademola...

Atiku, Obi Salute Adeleke on Re-election As Osun Gov

Former Vice President Atiku Abubakar, and a former Governor...

Breaking: Adeleke Wins Reelection As Osun Governor

By Eric Elezuo Governor Ademola Adeleke of Osun State has...

INEC Resumes Upload of Osun Election Results after 3Hours Pause

The Independent National Electoral Commission (INEC) has resumed the...