Kungiyar Kwadago Zata Shiga Yajin Aikin Sai Baba Tagani

Date:

Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC ta sanar da kudirinda na shiga aikin sai baba tagani a ranar Talata mai zuwa 3 ga watan Oktoba 2023. Hakan ya biyo bayan zaman tattaunawa da shugabannin kungiyoyin sukayi a yau Talata a Abuja.
Daya daga cikin korafin kungiyoyin nada alaka da halin tsananin wahala da yan Najeriya suke ciki, da kuma gazawar gwamnatin tarayya bisa alkawarin kawo tsare-tsare na rage radadi ga al’umma.

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

Atiku, Obi Salute Adeleke on Re-election As Osun Gov

Former Vice President Atiku Abubakar, and a former Governor...

Breaking: Adeleke Wins Reelection As Osun Governor

By Eric Elezuo Governor Ademola Adeleke of Osun State has...

INEC Resumes Upload of Osun Election Results after 3Hours Pause

The Independent National Electoral Commission (INEC) has resumed the...

The Architecture of Enduring Impact: How Positive Posterity Walks and Works

By Tolulope A. Adegoke PhD "We are not the final...