Tsohon Gwamna Ganduje da Dan takara Gawuna Sun tofa nasu bayan Hukuncin Kotu

Date:

Tsohon Gwamna Ganduje da Dan takara Gawuna Sun tofa nasu bayan Hukuncin Kotu.

A cewar tsohon gwamnan jihar kano kuma shugaban jam iyyar APC ta kasa, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya nuna godiyarsa ga Ubangiji bisa nasarar da yabasu a shariar da kotun sauraron kararrakin Zabe ta gudanar a jiya.

Ganduje yabayyana cewa suna godiya ga magoya bayansu tare da alkawarta musu cewa zasu Dora ayyukansu daga inda suka tsaya a baya.

Dan takarar gwamnan na APC a zaben na da ya gabata a watan Fabrairu na 2023 Dr Nasiru Yusuf Gawuna ya jaddada cewa Zai yiwa al’ummar Kano adalci.

Gawuna ya bayyana godiyarsa bisa nasarar da yayi a kotu inda yace zai Dora ayyuka alkhairi kamar yadda ya gada daga ubangidansa.

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

Quarter 1 2026: Lagos, Abuja, Rivers, Delta Lead States with Highest Debt Increase

Nigeria’s subnational domestic debt rose in the first quarter...

Anambra Bizman Abductors Demand N1.5bn Ransom

Gunmen who kidnapped the chairman of Jezco Group, Chief...

State Police Bill: FG Extends Deadline, Seeks More Consultation

The Federal government has extended the deadline for the...

Osun Govt Drags Fadahunsi to Court over “Kill Accord Members” Threat

The Osun State Government has approached the High Court...