Dan majalisar tarayya, Bashir Gorau ya yunkura kan kawo karshen matsalar tsaro a Sokoto

Date:

Hazikin matashin dan majalisar tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Goronyo da Gada da ke jihar Sokoto yayi wata ganawa da babban hafsan sojojin Najeriya Janar Taoreed Abiodun Lagbaja a yammacin yau Litinin.

Tattaunawar tasu dai tafi karkata kan yanda za a kawo karshen matsalar tsaro a wasu yankuna daga inda yake wakilta dama wasu sassan na jihar Sokoto baki daya, kamar yadda ya wallafa a shafukansa na kafafan sadarwa kamar haka:

“Nayi ganawa mai gamsarwa tare da babban Hafsan Sojojin kasa, Janar Taoreed Abiodun Lagbaja, inda muka tattauna hanyoyin magance matsalar rashin tsaro da ‘yan bindiga a Kananan Hukumomin Goronyo da Gada da kuma Sokoto ta Gabas baki ɗaya. Mun tattauna kafa sansanin Sojoji a Kwanar Mahalba, mazaunin Sojoji a Gada, da kuma shiga Dajin Gundumi domin kawarda ɓata-gari. Ina farin cikin cewa Janar Lagbaja ya himmatu wajen tabbatar da tsaronmu kuma yana neman goyon bayanmu, bayanai, da addu’o’in ga Sojoji domin samun nasarar wannan muhimmin aiki…”

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

Quarter 1 2026: Lagos, Abuja, Rivers, Delta Lead States with Highest Debt Increase

Nigeria’s subnational domestic debt rose in the first quarter...

Anambra Bizman Abductors Demand N1.5bn Ransom

Gunmen who kidnapped the chairman of Jezco Group, Chief...

State Police Bill: FG Extends Deadline, Seeks More Consultation

The Federal government has extended the deadline for the...

Osun Govt Drags Fadahunsi to Court over “Kill Accord Members” Threat

The Osun State Government has approached the High Court...