Tsohon Gwamna Ganduje da Dan takara Gawuna Sun tofa nasu bayan Hukuncin Kotu

Date:

Tsohon Gwamna Ganduje da Dan takara Gawuna Sun tofa nasu bayan Hukuncin Kotu.

A cewar tsohon gwamnan jihar kano kuma shugaban jam iyyar APC ta kasa, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya nuna godiyarsa ga Ubangiji bisa nasarar da yabasu a shariar da kotun sauraron kararrakin Zabe ta gudanar a jiya.

Ganduje yabayyana cewa suna godiya ga magoya bayansu tare da alkawarta musu cewa zasu Dora ayyukansu daga inda suka tsaya a baya.

Dan takarar gwamnan na APC a zaben na da ya gabata a watan Fabrairu na 2023 Dr Nasiru Yusuf Gawuna ya jaddada cewa Zai yiwa al’ummar Kano adalci.

Gawuna ya bayyana godiyarsa bisa nasarar da yayi a kotu inda yace zai Dora ayyuka alkhairi kamar yadda ya gada daga ubangidansa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

UK PM Burnham Unveils 10-Year Plan, Begins Cabinet Overhaul

The new British Prime Minister, Andy Burnham, on Monday,...

Where’s the Nigeria’s Oil Metering Fund?

By Boma Lilian Braide Esq A single administrative letter dated...

ADC Tells Tinubu to Resign As World Bank Reveals 139million Nigerians Live in Poverty

The African Democratic Congress (ADC) on Saturday asked President...

Dominican University Hails Peter Obi on 65th Birthday

The Dominican University, Ibadan, has paid glowing tribute to...