Atiku ya Ayyana Kudirin Kalubalantar Nasarar Tinubu a Kotun Koli

Date:

Yayin da yake jawabi a taron manema labarai da jam’iyyarsa ta shirya a yau kan hukuncin kotun sauraron ƙorafin zaɓe da ta tabbatar da shugaba Bola Tinubu a matsayin halattaccen wanda ya lashe zaben shekara ta dubu biyu da uku da ya wakana a watan fabrairu, tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku, ya ce “har yanzu da sauran yaƙi”.

Kuma ya tabbatar wa da manema labarai cewa shi ba bako bane akan gwagwarmayar shari’a kuma yanada cikakken ilimi kan yanda kaidojin shari’a suke. Ya kuma umarci lauyoyinsa da suyi azama wajen shirye-shiryen cigar da kara a kotun koli domin kalubalantar ayyana Bola Tinubu a matsayin wanda yaci zabe da kotun sauraron kararrakin zaben tayi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

spot_imgspot_img

Popular

More like this
Related

UK PM Burnham Unveils 10-Year Plan, Begins Cabinet Overhaul

The new British Prime Minister, Andy Burnham, on Monday,...

Where’s the Nigeria’s Oil Metering Fund?

By Boma Lilian Braide Esq A single administrative letter dated...

ADC Tells Tinubu to Resign As World Bank Reveals 139million Nigerians Live in Poverty

The African Democratic Congress (ADC) on Saturday asked President...

Dominican University Hails Peter Obi on 65th Birthday

The Dominican University, Ibadan, has paid glowing tribute to...